ha_tq/lam/01/21.md

278 B

Menene maƙiyan Urushalima suka yi sa'anda suka ji wahalar ta?

Maƙiyan Urushalima sun yi murna.

Menene Urushalima ta roki a wurin Yahweh sa'anda suka zo gabansa?

Urushalima ta roki Yahweh ya wahalar da maƙiyan su kamar yadda Yahweh ya wahalar da ita saboda zunubin ta.