12 lines
293 B
Markdown
12 lines
293 B
Markdown
# Menene ƙalman da Ishaya ya ga ya shafe?
|
|
|
|
Ƙalman da Ishaya ya ga ya shafe Yahuda da Yerusalem.
|
|
|
|
# Menene zai faru a kwanaki na ƙarshe?
|
|
|
|
A kwanaki na ƙarshe za a kafa tsaunin gidan Yahweh a can ƙololuwar tsaunuka.
|
|
|
|
# Wanene zai zo cikin gidan Yahweh?
|
|
|
|
Dukkan al'umma za kwararo gare shi.
|